An haifi Fatima Uba Adamu a Kano. Ta yi karatun Firamare a Tarauni Special Primary School daga 1988-1994, ta yi Sakandare a Makarantar Sakandaren 'Yanmata ta Kabo daga 1996-2001. Daga 2002 zuwa 2006 ta yi digirinta na farko a fannin Hausa, a halin yanzu tana digirinta na biyu tare da kwarewa a fannin Adabin Hausa. Ta kuma yi difiloma a fannin kwamfyuta. Ta dan taba aiki da jaridar Daily Trust kafin ta koma karatunta na digiri na biyu. Littafinta na farko shi ne Kaddara Da Zabi.
Wannan dandali ne aka yi na musamman don samar da bayanai game da Marubutan Hausa. Za mu samar da bayanai akan tarihinsu da rubuce-rubucensu da ma hotunansu. Kuma za mu rika kawo labarai har ma da hotuna da suka shafi Marubutan Hausa. A sha karatu lafiya.
Wednesday, February 24, 2010
FATIMA UBA ADAMU (ZAHRA)
An haifi Fatima Uba Adamu a Kano. Ta yi karatun Firamare a Tarauni Special Primary School daga 1988-1994, ta yi Sakandare a Makarantar Sakandaren 'Yanmata ta Kabo daga 1996-2001. Daga 2002 zuwa 2006 ta yi digirinta na farko a fannin Hausa, a halin yanzu tana digirinta na biyu tare da kwarewa a fannin Adabin Hausa. Ta kuma yi difiloma a fannin kwamfyuta. Ta dan taba aiki da jaridar Daily Trust kafin ta koma karatunta na digiri na biyu. Littafinta na farko shi ne Kaddara Da Zabi.
Thursday, February 4, 2010
Marubutan Hausa a Yamai
Subscribe to:
Posts (Atom)