Sunday, February 22, 2009

ABDULLAHI MUKHTAR (YARON MALAM)


An haife shi ranar 1/6/76 a unguwar Fagge. Ya yi makarantar Fagge Special Primary School Ibrahim Taiwo Road. Daga nan suka koma Birged da zama inda ya karasa firamare a Birged Special primary School. Ya shiga Aliyu Bn Abu Talib School daga 1991-1996. Daga nan ya koma makarantar zaure don ci gaba da karatun addini zuwa 2005. A 2005 ne ya yi karatun Professional Diploma a BUK.
Litattafansa na Hausa sun hada da:
Bajakade
Mayakiya
Bakin Gumurzu
Gimbiya Assadatu
Artabu
Gumu
Tunga
Bajakadiya'(Ýar Mai ganye)
Sihirtacciya
Yahudu Badda Musulmi
Tsibirin Bamuda
Yakau
Sirrin Aure da Maáurata A Muslunci
Duniyar Maáurata A Muslunci
Ku Tambayeni Kafin Ku Rasa Ni
Kuriá
Hukunce-Hukuncen Jinin Haila
Hassada da Maganinta A Muslunci
Kissoshin Ahlul Baiti

5 comments:

Fatima said...

Salamu Alaikum,

I just came accross this blog and I have to say I am very impressed with it! Allah ya kara karfin gwiwa!

I haven't read very many Hausa books but the few I have read, I have enjoyed immensely. Specifically from authors like Maryam Kabir Mashi, Sadiya Yakasai to name a few.

This is just a goodwill message, I pray the future of Hausa writers becomes brighter and brighter and the censorship will no longer become an issue to you all. Maybe soon we'll be able to purchase Hausa books online, who knows?

Sannu da Kokari.

fatimabukar@gmail.com

Ousseyn Niass said...

Allahou akbar khabiraan. Allah yaji kan Yaron Malam ya gafarta masa ya kyaouta karshen mou, bidjahe Nabé (saw), amen.

Anonymous said...

Yahudu badda musulmi

Anonymous said...

Allah ua jikan yaron Malam. Mun ilimantu da shi sosai. Har yanzu nakanji kmr zanyi kwalla idan na tuna rasuwar shi. Sbd shi nake son zuwa kano. Amma yanzu nazo na rasa inda zan sami koda gidan shi ne ko rumfar littafan sa. Ga wanda ya sani ya sanar dani na ziyarci gidan sa.

Anonymous said...

My email is shuaibumsabo@gmail.com