Monday, September 8, 2008

MAWALLAFA WAKOKIN HAUSA

Wannan jerin sunaye na marubutan wake na Hausa na dauko shi ne daga cikin mashahurin litattafin nan na Marigayi Ibrahim Yaro Yahaya ne watau HAUSA A RUBUCE. Allah ya jikan Farfesa Ibrahim Yaro Yahaya amin.


Marubuta daga yankin Sakkwato

1. Wazirin Gwandu Alhaji Umaru Nasarawa
2. A Maikudu Gidadawa
3. M. Abubakar Maikaturu
4. Alkali Alhaji Bello Gidadawa
5. Alhaji Shehu Shagari
6. Alkali A. Umaru Alkanci
7. Malam Bello Alkanci
8. Malam Mahe Hubbare
9. Alhaji Yusufu Kantu
10. Alhaji Sambo Wali
11. Malam Khalilu Marinar Tsamiya
12. Malam Maharazu Kwasare
13. Alhaji Sa’adu Usman Zuru
14. Sarkin Baura Umaru
15. Alhaji Garba Gwandu
16. Alhaji Mazuga
17. Alhaji Audu Gwandu
18. Alhaji Muhammad Mahe Kambarawa
19. Alhaji Alhaji Dogon Daji
20. Alhaji Umaru Birnin Kebbi
21. Alhaji (Dr) Waziri Junaidu
22. M Buharin Liman an Wuri
23. M. Muhammad Tambari Kubuda
24. M Abdulkadir Gidan Sa’i
25. Alkali Halliru Wurno
26. M Muhammad Dan Baddo Gwandu
27. Alhaji Mustafa Sabon Birni
28. Malam Usman Dan Goggo
29. Mallam Adamu Koko
30. Mallam Mande Abubakar B/kebbi
31. Mallam Audu Makaho
32. Mallam Umaru Gandu
33. Mallam Shehu Saraki
34. Alhaji Abubakar Koko
35 Alhaji Abdulrazak Yaldu


Marubuta daga yankin Kano
36. Malam Mu’azu Hadeja
37. Malam Shehu Nasiru Kabara
38. Alhaji Mudi Sipikin
39. Malam Aminu Kano
40. Alhaji Akilu Aliyu
41. Malam Liman Dan Amu
42. Malam Muhammadu Namaigangi Danbatta
43. Malam Ya’u Sitti
45. Alhaji Tijjani Tukur Yola
46. Alhaji Sunusi Danbaba
47. Alhaji Yusufu Abdullahi Bichi
48. Alhaji Baba Mai Gyada
49. Alhaji Na’ibi Sulaimanu Wali
50. Dr. Isa Hashim
51. Alhaji Yunusa Dayyabu Ibrahim
52. Alhaji Abdullahi Makarantar Lungu
53. Alhaji Ibrahim Yaro Muhammad
54. Alhaji Lawan Mai Turare
55. Mallam Balarabe Kurawa
56. Mallam Hamisu Yadudu
57. Mallam Muhammadu Na sani Umai
58. Mallam Muhammadu Bashir Sai’du Yan Tandu
59. Abubakar Dangani Bakin Ruwa
60. A.Ibrahim Tijjani Dukawa
61. A.Aminu Babangida Yalwa
62. Mallam Muhammadu Zaiyanu
63. Ali Usudu Tudun Makera
64. Malam Wada Hamza
65. Alhaji Rabiu Ahmadu Na Shehu
66. Alhaji Ahmadu Tireda Kabawa
67. Mallam Muhammad Dan Jinjiri Mai Adu’a
68. Alhaji Shehu Mu’azu Galadiman Kano
69. Alhaji Adamu Na Ma’aji
70. Alhaji Yusufu Adamu Galadanchi
71. Alhaji Auwalu Sheshi
72. Alhaji Sani Farisa
73. Alhaji Bala Yandoya
74. Ahaji Amadi Yaro
75. Alhaji Nasiru Jikan Sarkin Agadasawa
76. A.Muhammadu Sadisu Sagagi
77. A.Adamu Jingau
78. A.Adamu Sandalo Sudawa
79. A Kabiru Inuwa Magoga
80. Hajiya Hauwa Gwaram
81. Hajiya Rukayyatu Sabuwa
82. A.Hassan Babaru Lollokin Lemo
83. A.Ibrahim Katala
84. A.Ahmadu Danmatawalle
85. A. Sharifi Tijjani
86. A.Sule B/K Zaria
87. A.Sagir Usman B/Ruwa
88. M.Aminuddeen Abubakar
89. Alhaji Aliyu Abdulkadir Zango


Marubuta daga yankin Zaria
89. Sarkin Zazzau Alu Dan Sidi
90. Alhaji (Dr.) Aliyu Namangi
91. Alhaji (Dr.) Abubakar Imam
92. Alhaji Abubakar Ladan
93. M Muhammad Balarabe Umar
94. M. Garba Likoro
95. Malam Lawan na Cediyar Karauka Mai Ra’iyya
96. A. Talle Yahaya
97. M Garban Garba Zaria
98. M. Sarki Aliyu Dini
99. A Ladan Na Sharaihu
100. M. Almu Layin T/Wada Zaria
101. M Yahaya Dikko

Marubuta daga yankin Katsina
102. A. Audu Sandada
103. A. Shehu Mai Gidaje
104. A Muhammadu Anda Na Garba ABCD
105. A. Hassan Nagogo
106. A. Muhammmadu Sani Jari Dangani
107. A. Muhammadu Makari

Marubuta daga yankin Bauchi
108. M. Sa’adu Zungur
109. Limamin Bauchi A Ahmadu
110. Shehu Malam Dahiru Usman
111. A. Hassan Kosasshe112. A. Dahiru Musa Jahun Bauchi

Marubuta daga yankin Kaduna
113. A Abubakar Mahmadu Gumi
114. A. Hassan Idris Kusada
115. A. Abdullahi Zakari Kwara
116. A. Garba ABCD

Marubuta daga yankin Jos
117. A. Gambo Hawaja
118. A. Lawan Taura
119. A. Inuwa Alin Iliya

Marubuta daga sauran wurare
120. A. Shehu Adamu Kontagora
121. A. Salihu Kontagora
122. A. Garba Jikan Hinde Gashuwa
123. M. Mamuda Akilu Aliyu Nguru
124. A. Hamidu Zailani Yola
125. A. Danlami Limamin Agege
126. A. garba Affa Azare
127. A. Aminu Balarabe Gusau

Ina godiya ga Muhammad Yusuf da Hauwa Hassan IsmaĆ­l wadanda suka taimaka wurin sake juyar mun wadannan sunaye.

4 comments:

Anonymous said...


TESTIMONY ON HOW I GOT MY LOAN AMOUNT FROM A RELIABLE AND TRUSTED LOAN COMPANY LAST WEEK. Email for immediate response drbenjaminfinance@gmail.com

Hello everyone, My name is Mrs. Carolin Glowski, I'm from Europe, am here to testify of how i got my loan from BENJAMIN LOAN FINANCE after i applied Two times from various loan lenders who claimed to be lenders right here this forum, i thought their lending where real and i applied but they never gave me loan until a friend of mine introduce me to {Dr. Benjamin Scarlet Owen} the C.E.O of BENJAMIN LOAN FINANCE who promised to help me with a loan of my desire and he really did as he promised without any form of delay, I never thought there are still reliable loan lenders until i met {Dr. Benjamin Scarlet Owen}, who really helped me with my loan and changed my life for the better. I don't know if you are in need of an urgent loan also, So feel free to contact Dr. Benjamin Scarlet Owen on his email address drbenjaminfinance@gmail.com


THANKS

Dathul Mahamud said...

Enter your comment... thenk you

Anonymous said...

Thank you 4 the contribution

Anonymous said...

Alhaji aliyu abdulkadir zango